Labarai
ALLAH SARKI: Matashin Soja Ya Soma Gina Masallaci Kuma Allah Ya Yi Masa Rasuwa

ALLAH SARKI: Matashin Soja Ya Soma Gina Masallaci Kuma Allah Ya Yi Masa Rasuwa
…ana neman taimakon karasa gina masallacin
Wannan masallaci da kuke gani soja ne mai suna Shu’aibu Ibrahim ya fara ginawa kafin komawar sa ga Allah a filin sa dake NARTON Arewa Bulanguwa road gabas da Gidan Bulo, Nguru a jihar Yobe.

Sojan ya rasu ne a jihar Borno yayin artabu da Boko Haram a ranar 18/12/2020. Dan asalin jihar Yobe ne, a karamar hukumar Nguru, yana daya daga cikin sojojin da suka yi shahada a shekarar da ta gabata.
Ginin masallacin ya tsaya a iya linta, kamar yadda kuke gani a hoto, sakamakon abunda ke hannun wakilan dake kula da masallacin ya kare, hakan ya sa aka kira mu domin neman taimakon karasa ginin masallacin.
Ga wanda Allah ya basa ikon taimakawa kama daga siminti, katakon rafta, langa-langa da dai sauran su.
Wanda zai taimakawa ta account zai iya turawa ta lambar bankin wakilin dake kula da aikin masallacin
ACCOUNT NUMBER:- 3087958664
ACCOUNT NAME:- KAWU ABDULLAHI
FIRST BANK
Domin karin bayani ga lambar wakilin; 08064614655
Abubakar Muhammad Shehu 09035805374
Mahammad Brah Garanti 08139627797
Allah yabada ikon taimakawa.
Shi kuma Allah ya karbi shahadarsa, ya sa aljanna ce makomarsa.
Daga 𝐀𝐁𝐔𝐁𝐀𝐊𝐀𝐑 𝐌𝐔𝐇𝐀𝐌𝐌𝐀𝐃 𝐒𝐇𝐄𝐇𝐔
Rariya
CHECK OUT
[related_posts_by_tax]
How to Setup Glo Unlimited Browsing 2021
Airtel Bonus Code You Can’t Miss 2021
SOURCE: This post (ALLAH SARKI: Matashin Soja Ya Soma Gina Masallaci Kuma Allah Ya Yi Masa Rasuwa) firstly published at www.hutudole.com on 2021-04-07 22:27:46
Start Arewasound Bot for more News anytime.t.me/arewasound_bot
Thanks for visiting Arewasound.com
